Sojoji Sun Kashe Hatsabinin Dan Ta’adda Umaru Nagona

Sojoji Sun Kashe Hatsabinin Dan Ta’adda Umaru Nagona


 Dakarun sojin Najeriya sun hallaka, Umaru Nagona, daya daga cikin jagororin ’yan ta’adda da ya addabi yankin Arewa maso Yammacin Najeriya.

Dakarun sojin Najeriya sun hallaka, Umaru Nagona, daya daga cikin jagororin ’yan ta’adda da ya addabi yankin Arewa maso Yammacin Najeriya.

Nagona, wanda a lokacin rayuwarsa ya addabi kauyukan kananan hukumomin Isa da Sabon Birni, da ke Gabashin Jihar Sakkwato ya gamu da ajalinsa ne bayan sojoji sun ritsa shi da yaransa.

Post a Comment

0 Comments